Bakonmu A Yau

Kwamrade Ishaq Ja’afar kan cikar gwamnatin Tinubu shekaru biyu kan karaga

Informações:

Sinopsis

Yau Alhamis shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ke cika shekaru 2 a kan karagar mulki, bayan rantsuwar kama aikin da ya yi a rana mai kamar ta yau, cikin shekarar 2023. La’akari da yadda ra’ayoyi suka banbanta a tsakanin ƴan ƙasar a kan manufofi da sauran matakan wannan gwamnati.......ya sa muka nemi tsokacin Kwamrade Ishaq Ja’afar Ɗalhat Gandun Albasa, mai sharhi kan lamurran yau da kullum a Najeriyar. Ku latsa alamar sauti don sauraron tattaunawarsu da Nura Ado Suleiman...........