Bakonmu A Yau
Kwamrade Ishaq Ja’afar kan cikar gwamnatin Tinubu shekaru biyu kan karaga
- Autor: Vários
- Narrador: Vários
- Editor: Podcast
- Duración: 0:03:33
- Mas informaciones
Informações:
Sinopsis
Yau Alhamis shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ke cika shekaru 2 a kan karagar mulki, bayan rantsuwar kama aikin da ya yi a rana mai kamar ta yau, cikin shekarar 2023. La’akari da yadda ra’ayoyi suka banbanta a tsakanin ƴan ƙasar a kan manufofi da sauran matakan wannan gwamnati.......ya sa muka nemi tsokacin Kwamrade Ishaq Ja’afar Ɗalhat Gandun Albasa, mai sharhi kan lamurran yau da kullum a Najeriyar. Ku latsa alamar sauti don sauraron tattaunawarsu da Nura Ado Suleiman...........