Tattaunawa Da Ra'ayin Masu Saurare
Ra'ayoyin masu saurare kan matakin CAF na kwace nasarar AFCON daga Senegal
- Autor: Vários
- Narrador: Vários
- Editor: Podcast
- Duración: 0:10:04
- Mas informaciones
Informações:
Sinopsis
Hukumar kwallon ƙafar Afrika ta sanar da ƙwace Kambun da Senegal ta lashe a gasar neman kofin nahiyar da aka kammala cikin watan Janairun da gabata tare da miƙa shi ga ƙasar Moroko. Wannan dai mataki ne da ya yi matuƙar girgizar masu shawar harkar ƙwallon ƙafa a sassan duniya, inda tuni Senegal a buƙaci a gudanar da bincike bisa zargin cewa akwai yiyuwar an bayar da rashawa ne don ƙwace wannan galaba. Ku danna alamar saurare domin jin cikakken shirin tare da Kabiru Yusuf.